A tuntube mu a 08061654483

Name

Email *

Message *

Friday, 4 May 2018

NEMAN TAIMAKO

NEMAN TAIMAKO
TAUSAYI DA AL'AJABI: An Haife Ta Da Kai Biyu Kuma Ana So A Cire Daya Ta Rayu
Wannan yarinyar da Kuke Gani daga Karamar Hukumar Garkon Jihar Kano Take. An Haife ta Da Wannan Larura ne A Goshinta Wanda Ta Kusa Girman Kanta Na Asali. Wanda Kullum Cutar Kara Girma Take Kamar Yadda Kuke Gani.
Yanzu Haka Dai Cutar Ta Fara Hana ta Bacci da Alama Tana Saka Mata Ciwon Kai Mai Tsanani. Likitoci Dai Na Ganin Wannan Cuta Za ta Iya Lalata Mata Kwakwalwa Matukar Ba a yi Maganin Abinda Wuri ba, wato Idan Ba'ayi Mata Aiki ba..
Yanzu Haka Iyayen Wannan Yarinya basu Da Abinda Za su Kai Wannan Yarinya Asibiti Da Za'ayi Mata Aikin. Haka Zalika Yanzu Suna Neman Naira Dubu Hamisin N50,000 Ne kafin Su Kai ta Asibitin Malam Aminu Kano Domin Ceto Rayuwarta.
Ga mai Bukatar Taimaka Mata Za ku Iya Amfani Da Wannan Lambar Account
Acc No 0178838804
Acc Auwal Abubakar kabir
GTbank
Domin Karin Bayani Kuna Iya Tuntubar Wannan Lamba Kamar Haka...08051192528