- Wasu ma'aurata da ke zaune a garin Ibadan sun yiwa junansu tonon silili a gaban Alkali
- Mijin ya roki kotu ta raba aurensu saboda tsabar sata da yace matar nasa ke yi masa
- Matar nasa tace ita ba barauniya bane amma ta kwashe wasu kayansa ta sayar ne saboda ya dena kula da ita
Wata kotu da ke zamanta a Mapo da ke Ibadan a jihar Oyo ta raba auren wani Akeem Folorunsho da Fatima saboda sata da yayi ikirarin matar na yi masa. Ma'auratan dai sun shafe shekaru biyu suna tare kuma Allah ya albarci auren da 'da daya.
Kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) ta ruwaito cewa Alkalin kotun Cif Ademola Odunade ya amince da bukatar Akeem inda ya raba auren.
- Mijin ya roki kotu ta raba aurensu saboda tsabar sata da yace matar nasa ke yi masa
- Matar nasa tace ita ba barauniya bane amma ta kwashe wasu kayansa ta sayar ne saboda ya dena kula da ita
Wata kotu da ke zamanta a Mapo da ke Ibadan a jihar Oyo ta raba auren wani Akeem Folorunsho da Fatima saboda sata da yayi ikirarin matar na yi masa. Ma'auratan dai sun shafe shekaru biyu suna tare kuma Allah ya albarci auren da 'da daya.
Kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) ta ruwaito cewa Alkalin kotun Cif Ademola Odunade ya amince da bukatar Akeem inda ya raba auren.
