LABARI MAI DADI
An Kama 'Yan Ta'adda Sama Da 50 Da Suka Addabi Yankin Birnin Gwari
Rundunar 'yan sanda Nijeriya ta gabatar mutune 56 barayin shanu da ake zargi da ta'ddanci da kuma kashe-kashen mutane hadi da garkuwa, fashi da makami da muggan makamai dake faruwa a yankin Birnin Gwari dake jihar Kaduna, da wasu kauyuka dake jihar Zamfara.
An Kama 'Yan Ta'adda Sama Da 50 Da Suka Addabi Yankin Birnin Gwari
Rundunar 'yan sanda Nijeriya ta gabatar mutune 56 barayin shanu da ake zargi da ta'ddanci da kuma kashe-kashen mutane hadi da garkuwa, fashi da makami da muggan makamai dake faruwa a yankin Birnin Gwari dake jihar Kaduna, da wasu kauyuka dake jihar Zamfara.


